Quran Apps in many lanuages:

Surah Aal-E-Imran Ayah #166 Translated in Hausa

وَمَا أَصَابَكُمْ يَوْمَ الْتَقَى الْجَمْعَانِ فَبِإِذْنِ اللَّهِ وَلِيَعْلَمَ الْمُؤْمِنِينَ
Kuma abin da ya sãme ku a rãnar haɗuwar jama'a biyu, to, da izinin Allah ne, kuma dõmin (Allah) Ya san mũminai (na gaskiya).

Choose other languages:

0:00 0:00
Aal-E-Imran : 166
Mishari Rashid al-`Afasy