Surah Quraish Translated in Hausa

فَلْيَعْبُدُوا رَبَّ هَٰذَا الْبَيْتِ

Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).
الَّذِي أَطْعَمَهُمْ مِنْ جُوعٍ وَآمَنَهُمْ مِنْ خَوْفٍ

wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.