Surah Yusuf Ayah #80 Translated in Hausa
فَلَمَّا اسْتَيْأَسُوا مِنْهُ خَلَصُوا نَجِيًّا ۖ قَالَ كَبِيرُهُمْ أَلَمْ تَعْلَمُوا أَنَّ أَبَاكُمْ قَدْ أَخَذَ عَلَيْكُمْ مَوْثِقًا مِنَ اللَّهِ وَمِنْ قَبْلُ مَا فَرَّطْتُمْ فِي يُوسُفَ ۖ فَلَنْ أَبْرَحَ الْأَرْضَ حَتَّىٰ يَأْذَنَ لِي أَبِي أَوْ يَحْكُمَ اللَّهُ لِي ۖ وَهُوَ خَيْرُ الْحَاكِمِينَ
Sabõda haka, a lõkacin da suka yanke tsammãni daga gare shi, sai suka fita sunã mãsu gãnãwa. Babbansu ya ce: "Shin, ba ku sani ba cẽwa lalle ne ubanku yariƙi alkawari daga Allah a kanku, kuma daga gabanin haka akwai abin da kuka yi na sakaci game da Yũsufu? Sabõda haka, bã zan gushe daga ƙasar nan ba fãce ubana yã yi mini izni, kõ kuwa Allah Ya yi hukunci a gare ni, kuma Shĩ ne Mafi alhẽrin mahukunta."
Choose other languages:
Albanian
Amharic
Azerbaijani
Bengali
Bosnian
Bulgarian
Burmese
Chinese
Danish
Dutch
English
Farsi
Filipino
French
Fulah
German
Gujarati
Hausa
Hindi
Indonesian
Italian
Japanese
Jawa
Kazakh
Khmer
Korean
Kurdish
Kyrgyz
Malay
Malayalam
Norwegian
Pashto
Persian
Polish
Portuguese
Punjabi
Russian
Sindhi
Sinhalese
Somali
Spanish
Swahili
Swedish
Tajik
Tamil
Tatar
Telugu
Thai
Turkish
Urdu
Uyghur
Uzbek
Vietnamese
Yoruba